An kai hari a gidan yarin Kuje da ke Abuja

 A daren ranar Talatar nan ne wasu mahara da ba a san ko su wanene ba suka kai farmaki gidan yarin Kuje da ke babban birnin Najerya Abuja, inda bayanai ke cewa daga cikin fursunonin sun tsere.



A zantawar da BBC tayi da wani mutum ya bayyana cewa maharan sun yi ta kabbara tare da harba rokoki a cikin gidan yarin.

A cewar wani da lamarin ya faru a gabansa, 'yan bindigar sun ci karfin jami'an tsaro inda aka yi ta musayar wuta.

Post a Comment

You can ask a question about something you don't understand about our website via comment or you can send us a story through this email thevoice24ng@gmail.com. You can contact us Directly using Contact Us page.

Previous Post Next Post